Nijar
Ana zaman makoki a Nijar bayan kisan sojojin kasar
Gwamnatin Nijar ta kaddamar da zaman makoki na kwanaki uku bayan kisan sojojinta hudu tare da na Amurka guda uku a wani harin kwantan bauna da aka kai ma su kusa da kan iya da Mali.
Wallafawa ranar:
Talla
A ranar Laraba ne aka kai wa dakarun na hadin guiwa hari a yankin kudu masu yammacin kasar kusa da iyaka da Mali.
Sojojin Nijar kusan bakwai suka jikkata a harin da wasu guda biyu na Amurka bayan mutuwar sojojin kasasuen biyu guda bakwai.
Harin dai ya tabbatar da akwai dakarun Amurka a cikin Nijar da ke taimakawa kasar yakar ‘yan ta’adda.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu