Isa ga babban shafi
Nijar

Ana zaman makoki a Nijar bayan kisan sojojin kasar

Gwamnatin Nijar ta kaddamar da zaman makoki na kwanaki uku bayan kisan sojojinta hudu tare da na Amurka guda uku a wani harin kwantan bauna da aka kai ma su kusa da kan iya da Mali.

Shugaban kasar Jamhuriyyar Nijar Issoufou Mahamadou
Shugaban kasar Jamhuriyyar Nijar Issoufou Mahamadou ISSOUF SANOGO / AFP
Talla

A ranar Laraba ne aka kai wa dakarun na hadin guiwa hari a yankin kudu masu yammacin kasar kusa da iyaka da Mali.

Sojojin Nijar kusan bakwai suka jikkata a harin da wasu guda biyu na Amurka bayan mutuwar sojojin kasasuen biyu guda bakwai.

Harin dai ya tabbatar da akwai dakarun Amurka a cikin Nijar da ke taimakawa kasar yakar ‘yan ta’adda.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.