Isa ga babban shafi
Najeriya

Wasu yan bindiga sun sace Shugaban PDP na Filato

Wasu yan bindiga sun sace shugaban Jam’iyyar PDP na Jihar Filato Hon Damishi Sango tare da iyalan sa akan hanyar su ta zuwa Abuja domin halartar taron Jam’iyyar na kasa.

Tambarin Ja'miyyar PDP a Nigeria
Tambarin Ja'miyyar PDP a Nigeria
Talla

Yan sandan sun ce sun kaddamar da bincike yanzu haka akan ‘Yan bindigar da ba a tantance ba.

Wannan dai na zuwa ne a yayin da jam’iyyar PDP ke kokarin gudanar da taron ta na kasa.
 

Sakataren yada labaran Jam’iyyar John Akans ya tabbatar da aukuwar lamarin ,inda ya bayyana alhinin sa tareda bukatar ganin yan Sanda sun gudanar da aikin bincike mai zurfi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.