Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoyin masu saurare kan harin da boko haram ta kai wani masallaci a garin mubin da ya hallaka mutane fiye da 80

Wallafawa ranar:

Ra'ayoyin masu saurare na yau Laraba tare da Zainab Ibrahim ya baku damar yin tsokaci kan harin ta'addancin da mayakan boko haram suka kaddamar kan wani masallaci a garin Mubin jihar adamawa da ke yankin arewa maso gabashin Najeriya da ya hallaka kusan mutane 90.

Shirin a yau ya mayar da hankali kacokan kan harin ta'addancin da ya hallaka kusan mutane 90 a wani masallaci da ke garin Mubin jihar Adamawa.
Shirin a yau ya mayar da hankali kacokan kan harin ta'addancin da ya hallaka kusan mutane 90 a wani masallaci da ke garin Mubin jihar Adamawa. Reuters
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.