Isa ga babban shafi
Ghana-Najeriya

Martanin Najeriya dangane da korar da Ghana ta yiwa wasu yan kasar

Jakadan Nigeria a Ghana Michael Abikoye ya nuna rashin jin dadin Najeriya game da korar ‘yan Najeriya 723 da Ghana tayi tsakanin shekarar da ta gabata zuwa wannan lokaci.

Taswirar yankin yammacin Afrika
Taswirar yankin yammacin Afrika RFI
Talla

Jakadan Nigeria a Ghana Michael Abikoye ya

fadawa wani taro da yayi da jami’an hukumar kula da shige da fice na Ghana cewa abin babu dadi ko kadan.

Ya ce ‘yan Nigeria 81 aka kora a watan jiya saboda zargin zanba ta yanar gizo da zarce wa’adin zama a kasar, yayinda a wannan watan aka kori mutane 115 saboda zargin karuwanci da kuma zarce wa’adin zama a kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.