Isa ga babban shafi
Nijar

'Yan ta'adda sun kashe sojojin Nijar 9 a iyakar Mali

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar sun ce wasu 'yan ta’adda da ke dauke da makamai sun hallaka sojojin kasar guda 9 a harin da suka kai musu a Ayorou dake Yankin Tillaberi kusa da iyakar Mali.

Wasu sojoji a yankin Sahel.
Wasu sojoji a yankin Sahel. REUTERS/Benoit Tessier/File Photo
Talla

Kamfanin dillancin labaran Faransa yace bayan harin, anyi nasarar kashe daukacin maharan sakamakon harin saman da aka kai musu a yankin dake na nisar kilomita 200 daga birnin Yammai.

Jamhuriyar Nijar na cigaba da fuskantar ayyukan Yan ta’adda dake kai hare hare kan dakarun ta akan iyakar kasar da Mali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.