Nijar
Sojojin Nijar sun halaka 'yan ta'adda 63
Hukumomin tsaron Jamhuriyar Nijar sun ce maida martanin sojan saman kasar da sauran abokan hulda da suka yi kan farmakin mahara, ya basu nasarar dakile mummunan harin da suka shirya kaiwa inda alkalumman wucin gadi ya nuna cewa dakarun kasar ta Nijar 25 suka kwanta dama, wasu 6 suka jikkata, yayinda kuma sojojin suka halaka ‘yan ta’adda 63.Wakilinmu Salisu Isah ya aiko mana da rahoton kan halin da ake ciki daga Maradi.
Wallafawa ranar:
Talla
Sojojin Nijar sun halaka 'yan ta'adda 63
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu