Isa ga babban shafi
Nijar

Zaman dakarun ketare a Nijar ya haifar da ce-ce-kuce

A Jamhuriyar Nijar, ra’ayoyi sun sha bambam a tsakanin al’umma dangane da amfani ko rashin amfanin dakarun kasashen ketare da aka girke don fada da ayyukan ta’addanci a cikin kasar.Yankin Agadez a arewacin kasar, na daya daga cikin yankunan da aka jibge dimbin sojojin kasashen katare da suka hada da Faransawa da kuma wani babban sansanonin sojin saman Amurka.Wakilinmu daga Agadez Umar Sani ya aiko mana da karin bayani kan halin da ake ciki.

Wani sojan Amurka yayin baiwa dakarun Nijar horo a Diffa.
Wani sojan Amurka yayin baiwa dakarun Nijar horo a Diffa. REUTERS/Joe Penney/File photo
Talla
02:55

Zaman dakarun ketare a Nijar ya haifar da zazzafar muhawara

Oumarou Sani

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.