RAHOTO
Manoma a Nijar sun fara shuka duk da gargadin masana
Ruwan sama da aka fara samu a sassan Nijar ya sa wasu manoman fara shuka duk da cewa masana na gargadin manoman a kai.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:58
Talla
A lokuta da dama manoma kan yi shuka kafin samun ruwan sama don rage aiki, sai dai masana na ganin cewa hakan na haddasa asarar illahirin irin da aka shuka, musaman a wannan lokaci na sauyin yanayi.
Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Abdulkadir Haladu Kiyawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu