Isa ga babban shafi
Nijar-Coronavirus

Coronavirus ta zamo mana a lokacin yaki da ta'addanci- Issofou

Shugaban Jamhuriyar Nijar Muhammadu Issofou ya bukaci daukar mataki na musamman domin taimaka wa tattalin arzikin kasashen Afrika da ke fuskantar babbar barazana daga cutar COVID-19 wadda ke yi wa  daukacin nahiyar barazana. A hira ta musamman da ya yi da tashar talabijin ta France 24, shugaban ya yi karin haske kan matakan da Nijar ke dauka wajen yaki da annobar da kuma ‘yan ta’addan da suka addabi yankin sahel.

Shugaban Jamhuriyar Nijar Mahamadou Issoufou a lokacin hira da tashar France 24
Shugaban Jamhuriyar Nijar Mahamadou Issoufou a lokacin hira da tashar France 24 RFI
Talla

Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakkiyar hirar da muka yi da shugaban Nijar, Muhammadou Issofou

05:37

Hirar ta musamman tare da shugaban Nijar, Muhammadou Issofou

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.