Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Abba Sadiq kan yadda za a kawo karshen matsalolin tsaro a yankin Sahel

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Nijar ta jagoranci taron da ya hada dukan masu ruwa da tsaki na yankin Walam dake jihar Tillaberi mai iyaka da kasar Mali, da suka hada da sarakunan gargajiya, malamai, ‘yan siyasa da wakilan kabilun yankin mako daya baya kisan fararen hula sama da 100.Taron ya mayar da hankali ne kan yadda za a kawo karshen matsalar tsaro a yankin, lura da cewa wadanda suka jagoranci hari a kauyukan biyu ‘yan yankin ne.Kan wannan taro Salisu Isa ya tattauna da Sadiq Abba dan jarida kuma mai sharhi kan al’amuran tsaro a yankin Sahel.

Wasu sojojin Faransa yayin sintiri a dajin Tofa Gala dake yankin Sahel a arewacin kasar Burkina Faso
Wasu sojojin Faransa yayin sintiri a dajin Tofa Gala dake yankin Sahel a arewacin kasar Burkina Faso MICHELE CATTANI / AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.