An gudanar da zaben wakilan yankuna a Algeria
A Algeria sama da mutane milyan 23 ne suka karbi katunan zaben wakilan hukumomi da na jihohi da ya gudana yau asabar.
Wallafawa ranar:
Minti 1
Talla
Zabe dake da matukar tasiri ga hukumomi kasar,da kuma zai bayar da damar canza salon siyasa tun bayan kawar da tsohuwar gwamnatin marigayi Abdel Aziz Bouteflika da ya shugabanci kasar ta Algeria.
Shugaban kasar mai ci Abdel Madjid Tebboune tareda rakiyar iyalan sa da wasu daga cikin mukaraban gwamnatin sa ,sun kada kuri’un su a wannan zabe dake a matsayin zakaran gwajin dafi .
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu