Isa ga babban shafi
Mali-Faransa

Dan jaridar Faransa ya cika watanni 11 a hannun 'yan ta'addan Mali

A kwana a tashi, yau 8 ga watan maris watanni 11 kenan da ‘yan bindiga suka yi awun gaba da Olivier Dubois, dan jarida bafaranshe a lokacin da ya ke gudanar da aikinsa a garin Gao da ke arewacin kasar Mali.Kamar dai kowane wata, a rana irin ta yau Radio France International na bai wa ‘yan uwan wannan dan jarida damar aika masa sakon fatan alkairi. Abdoulkarim Ibrahim Shikal na dauke da karin bayani.

'Yan ta'addan sun yi garkuwa da Olivier Dubois ne lokacin da ya ke tsaka da aikinsa a garin Gao da ke arewacin Mali.
'Yan ta'addan sun yi garkuwa da Olivier Dubois ne lokacin da ya ke tsaka da aikinsa a garin Gao da ke arewacin Mali. © Edmond Sadaka/RFI
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.