Isa ga babban shafi
Pakistan

Pakistan ta musanta fara kai hari kan dakarun kungiyar NATO

Kasar Pakistan ta musanta cewar, dakarun ta sun kai hari ne kan dakarun tsaro na kungiyar NATO ko OTAN, abinda ya sanya aka kashe mata sojoji 24, kamar yadda Amurka ta bayyana.

Reuters/Athar Hussain
Talla

Tuni dai wannan matsala ta haifar da rashin jituwa tsakanin kasashen biyu, inda Pakistan ta bukaci dakarun Amurka su fice daga kasar cikin kwanaki 15. Amurka ta bada umurnin gudanar da cikekken bincike kan abunda ya faru.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.