Jordan
Malaman Makaranta na Jordan sun yi zanga zanga
Dubban malaman makarantun Gwamnati a kasar Jordan, yau Talata, sun gudanar da zanga-zanga kusa da Ofishin PM kasar a birnin Amman inda suke bukatar a biyasu kudaden hutun su na shekara kafin su janye yajin aikin da suke yi na kwanaki tara.
Wallafawa ranar:
Talla
Daliban makarantun bokon kasar sama da yara miliyan guda da dubu dari hudu, dake makarantun Gwamnati na zaune a gidaje yanzu haka, kasancewar malaman masu yawan dubu 120 daga makarantun kasar kusan 3,400 sun kauracewa azuzuwan nasu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu