Isa ga babban shafi
Syria

Jamia'n Tsaron Syria sun Hallaka Mutun Guda Yayin Zana'ida da Zanga Zanga

Jami’an tsaron kasar Syria sun hallaka mutun guda yayin da masu zana’idar suka gudanar da zanga zanga a Damuscus babban birnin kasar.

Talla

Wannan daidai lokacin da jami’in kasar China ya fara ziyara tare da neman kawo karshen rikicin kasar.

Bayan ganawa da Shugaba Bashar al-Assad, Mataimakin Ministan Harkokin Wajen kasar China, Zhai Jun ya nemi dukkanin bangarorin da ke da hanu cikin rikicin kasar, su kawo karshen tashin hankalin da ke faruwa, tare gudanar da zaben raba gardama kan sabon kundin tsarin mulki wanda zai kai da zaben ‘yan majalisu.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.