Syria-Rasha-Larabawa
Kasashen Larabawa sun bukaci Rasha katse huldar makamai da Syria
Kungiyar Kasashen Larabawa ta bukaci kasar Rasha dai na bai wa Gwamnatin Syria makaman da ake amfani da su wajen kashe fararen hula. Mataimakin sakatare Janar na kungiyar, Ahmed Bin Hilli, yace bai wa Syria makamai, tamkar taimaka wa gwamnatin Assad ne wajen ci gaba da kashe mutane.
Wallafawa ranar:
Talla
Jami’in ya bukaci sake nazarin kudirorin da Kofi Annan ke aiwatarwa a Syria.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu