Turkiya-ISIS
A na zargin ‘yan jaridun Britaniya da yiwa ISIS leken asiri a Turkiya
Wata kotun Yankin Kurdawan Turkiya ta zargi wasu ‘yan Jaridun Birtaniya biyu da ke aiki wa wani kamfanin Amurka Vice News da laifin yiwa mayakan ISIS leken asiri.
Wallafawa ranar:
Talla
Kanfanin Vice News ya yi watsi da zargin wanda ya bayyana shi a matsayin yunkurin rufe bakin kafofin yada labarai kan abinda ke faruwa a Ynakin.
An dai kama yan jaridun biyu da mai musu fassara da direban su ne, amma daga bisani sai aka saki direban.
Sai dai kotun za ta cigaba da zaman shari'a kan 'yan jaridun.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu