Isa ga babban shafi
Malaysia

Taron kasashen Asiya da Pacifik a Kuala Lumpur

Bayan da suka gudanar da taron share fage a jiya, a yau lahadi kuwa shugabannin kasashen yankin Asiya da Pasific sun fara taronsu na koli a birnin Kuala Lumpur na kasar Malaysia.

Shugaban Amurka Obama na gabatar da jawabi ga taron ASEAN
Shugaban Amurka Obama na gabatar da jawabi ga taron ASEAN REUTERS/Jonathan Ernst
Talla

Shugabannin kasashe 18 da suka hada da na Amurka, China, India, Rasha, Japan, wanda batun kasuwanci da tsaro ke a matsayin muhimman batutuwan da ake tattaunawa a kai.

A jajibirin taron dai shugaban Amurka Barack Obama, ya nuna alhini a game da hare-haren ta’addancin da aka kai a Bamako.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.