Isa ga babban shafi
Afghanistan

Girgizan kasa ta abkawa Afghanistan

Girgizan kasa mai karfin maki 6.2 ta abkawa arewa maso gabashin kasar Afghanistan kusa da kan iyaka da Pakistan da Tajikistan, kuma rahotanni sun ce akalla mutane 30 suka samu rauni.

Girigizan kasa ta yi banna a watan Oktoba a kasshen Afghanistan da Pakistan
Girigizan kasa ta yi banna a watan Oktoba a kasshen Afghanistan da Pakistan REUTERS/Hazrat Ali Bacha
Talla

Girgizan kasar dai ta razana mazauna Kabul a Afghanistan da kuma mutanen Islamabad a Pakistan bayan gidaje sun fara girgiza.

A watan Oktoba wata girgizan kasa mai karfin maki 7.5 da ta abkawa Afghanistan da Pakistan ta kashe mutane kusan 400 tare da rusa gidaje.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.