Isa ga babban shafi
China

Shugaban China ya kammala rangadinsa a yankin gabas ta tsakkiya

A jiya assabar ne shugaban kasar China ya kawo karshen wani rangadin tsawon kwanaki 5 a yankin gabas ta tsakkiya. Ajere ajere dai Xi Jinping ya ziyarci kasashen Saudiya da Masar, kafin ya kammala da kasar Iran, inda China ta sanya hannu a kan yarjeniyoyin cinakayya tsakaninta da kasashen 3.

Le président iranien, Hassan Rohani, a rencontré le président chinois, Xi Jinping, lors d'une cérémonie de bienvenue à Téhéran, le 23 janvier 2016.
Le président iranien, Hassan Rohani, a rencontré le président chinois, Xi Jinping, lors d'une cérémonie de bienvenue à Téhéran, le 23 janvier 2016. REUTERS
Talla

Kasar Chana dai ta kara zage dantse a kokarinta na ganin bata zama a baya ba a harkar cinakayya dakasashen yankin gabas ta tsakkiya.

Sai dau kuma Chinar ta kasa wajen kokarin sasanta bangarorin dake rikici da juna a yankin na gabas ta tsakkiya.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.