Myanmar
MDD zata ziyarci jihar Rakhine na Myanmar
Majalisar Dinkin Duniya ta ce yau ake saran jami’an ta su ziyarci Jihar Rakhine da aka samu kisan kare dangi kan ‘Yan Kabilar Rohingya a karon farko bayan tashin hankalin da aka samu.
Wallafawa ranar:
Talla
Kakakin Majalisar Stephane Dujarric ya ce jami’an gwamnatin Myanmar ne zasu shirya ziyarar wanda zai bai wa Majalisar Dinkin Duniya ganin abinda ya faru.
Dujjaric ya ce ziyarar zata kunshi manyan jami’an Majalisar Dinkin Duniya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu