Isa ga babban shafi
Myanmar

MDD zata ziyarci jihar Rakhine na Myanmar

Majalisar Dinkin Duniya ta ce yau ake saran jami’an ta su ziyarci Jihar Rakhine da aka samu kisan kare dangi kan ‘Yan Kabilar Rohingya a karon farko bayan tashin hankalin da aka samu.

Al'ummar Rohingya na cikin matsanancin hali a Bangladesh
Al'ummar Rohingya na cikin matsanancin hali a Bangladesh REUTERS/Mohammad Ponir Hossain
Talla

Kakakin Majalisar Stephane Dujarric ya ce jami’an gwamnatin Myanmar ne zasu shirya ziyarar wanda zai bai wa Majalisar Dinkin Duniya ganin abinda ya faru.

Dujjaric ya ce ziyarar zata kunshi manyan jami’an Majalisar Dinkin Duniya.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.