Myanmar
Suu Kyi ta nemi tabbatar da dokar kare kananan kabilu
Shugabar adawar kasar Myanmmar, Aung San Suu Kyi, ta bukaci dokar da zata kare kananan kabilun kasar, wadanda ake musgunawa. Yayin da take jawabin farko a zauren Majalisar, Suu Kyi ta bukaci majalisar kasar ta amince da wata doka da za ta kare hakkokin wadanan mutane da ake cin zarafin su.
Wallafawa ranar: