Isa ga babban shafi
Pakistan-Afghanistan

Shugabannin kasashen Afghanistan da Pakistan sun amince su yi aiki tare domin tabbatar da zaman lafiya

Shugabannin kasashen Afghanistan da Pakistan sun amince su yi aki tare domin tabbatar a zmana lafiya Shugabannin kasashen Afghanistan da Pakistan sun ce za su yi aiki tare domin cim ma yarjejeniyar zaman lafiya nan da watanni shida a lokacin da Hamid Karzai da Asif Ali Zardari ke ganawa tare da David Camerron a birnin London.  

David Cameron (tsakiya) Karzai (Dama) Zardari (Hagu)
David Cameron (tsakiya) Karzai (Dama) Zardari (Hagu)
Talla

Shugabannin biyu kuma sun amince da kudirin bude ofishin tattaunawa da kungiyar Taliba a birnin Doha na kasar Qatar bayan kwashe lokacin Hamid Karzai na adawa da matakin.
 

Firaministan Birtaniya David Cameron wanda ya karbi bakuncin Shugabannin biyu, ya nemi Kungiyar Taliban ta bi sahun shugabannin domin cimma yarjejeniyar zaman lafiya a yankin.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.