Indonesia
Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutane 43 a Indonesiya
A kasar Indonesia mutane akalla 43 suka gamu da ajalinsu sakamakon ambaliyar ruwan sama da zabtarewar kasa.
Wallafawa ranar:
Talla
Gidaje masu tarin yawa ne suka salwanta sakamakon ruwan sama mai karfi data rika zaizaye tsaunuka da kwasan tabo da duwatsu.
Masu aikin agaji na ta aikin ceto a kauyuka 19 da ruwan sama da ake ta shatatawa ta yi wa barna.
Majiyoyi na cewa ambaliyar ta fi tsanani a yankin Java inda jama’a ke samun mafaka a saman rufin gidajen su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu