Amurka
Amurka ta daukaka kara saboda hana ta koran baki
Ma'aikatar Sharia ta kasar Amurka ta daukaka karar hukuncin da wata kotun kasar ta yanke na yin watsi da matakin hana baki shiga Amurka musamman daga kasashen musulmi bakwai, da Shugaba Donald Trump ya sanar.
Wallafawa ranar:
Talla
A ranar Juma'a ne dai wata kotu a Washington ta dakatar da aiwatar da hana bakin shiga Amurka saboda a warware batutuwan da suka shafi sharia.
Dubban mutane daga London , Paris da New York da Washington sun gudanar da zanga-zangan kyamar matakan na Shugaba Donald Trump na hana baki shiga Amurka.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu