Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu saurare kan atisayen sojin kasashen duniya a yankin Sahel karkashin jagorancin Amurka
Wallafawa ranar:
Kunna - 14:41
Shirin na yau tare da Abdoulaye Issa ya mayar da hankali kan atisayen sojin kasashen duniya da Amurka ta jagoranta a yankin sahel don yaki da ta'addanci.