Babban jami'in hukumar IAEA ya yi murabus
Babban jami’in gudanarwa na hukumar kula da yaduwar makaman kare-dangi a Duniya IAEA da ke karkashin kulawar majalisar dinkin Duniya ya ajiye aikinsa.
Wallafawa ranar:
Talla
Ya zuwayanzu dai ba’a kai ga bayyana dalilin ajiye mukaminsa ba, amma hakan ta faru ne kwanaki kalilan bayan da kasar Amurka ta tsantsame hannuwanta daga yarjejeniyar Nukiliyar Iran.
Hukumar IAEA dai ita ce ta yi aikin tantance ko Iran ta bi dokar hanata ci gaba da sarrafa makamashin Uranium da ake amfani da shi wajen kera makamai masu Linzami.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu