Isa ga babban shafi
Vatican

Bukukuwan Kirismeti a sassan duniya

Kiristoci a sassan duniya na gudanar da bukukuwan kirismeti domin tunawa da zagayowar ranar haihuwar Yesu Almasihu, inda aka gudanar da addu’o’i a muhimman wurare da suka hada da Bethleem, Jerusalem, Vatican da ma sauran mujami’o’i a daren da ya gabata.

Shugaban cocin Kinshasa, Fridolin Ambongo Besungu, ranar 24 disamba 2018
Shugaban cocin Kinshasa, Fridolin Ambongo Besungu, ranar 24 disamba 2018 JOHN WESSELS / AFP
Talla

A garin Bethlehem da ke cikin Palesdinu inda aka haifi Yesu Almasihu, dubban mutane ne suka taru domin raya daren  jiya ta hanyar addu’o’I da kuma nuna farin ciki.

Wani lokaci a yau kuwa shugaban mabiya darikar Katolika a duniya Paparoma Francis zai jagoranci addu’o’I na shekara-shekara tare da gabatar da jawabi zuwa ga mabiya a sassan duniya, domin bayyana muhimmancin wannan rana da kuma sakon da kunshe a cikinta.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.