Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Matashin da ya kera jirgin sama mara matuki mai nadar bayanan sirri a Kano- 3

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi hasken rayuwa tare da Bashir Ibrahim Idris ya cigaba da tattaunawa kan  matashin nan dan Jihar Kano Sa'id Ahmad ya kera jirgin sama marar matuki. Cikin shirin na wannan lokaci za a ji tattaunawa da mutanen da suka shaida gagarumin aikin matashin

Matashi Sa'id Ahmad da ya kera jirgin sama maras matuki a jihar Kano
Matashi Sa'id Ahmad da ya kera jirgin sama maras matuki a jihar Kano RFI Hausa
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.