-
Shugaban Kungiyar Tarayyar Afrika Yayi Boni ya bukaci kafa rundunar sojan majalisar dinkin duniya kan kasar Mali
-
Gwamnatin Saliyo ta yaba da hukuncin dauri shekaru 50 da aka zartawara Charls Taylor
-
Mahukumtan kasar Fransa su kyale jakadiyar Syriya a kasar ta ci gaba da zama a birnin Paris
-
Za a sake gurfanar da 'ya 'yan tsohon shugaban kasar Masar Husnil Mubarak su 2 a gaban kotu
-
Kotun kasar Birtaniya ta amince a mika Julian assange ga kasar Sweden.
-
Kasahen China da Rasha sun ce basu yarda da kai wa kasar Syriya harin soja ba
-
an sako jami'in jinkan nan na Majalisar dinkin duniya da aka sace a kasar Suda
-
Malaman Firamare a Sakkwato basu cancanci koyarwa ba
-
Shugaban Kungiyar Tarayyar Afrika Yayi Boni ya bukaci kafa rundunar sojan majalisar dinkin duniya kan kasar Mali