Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Gwamnatin Nijeriya na shirin daukar nauyin makarantun Allo na kasar
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:02
Gwamnatin Nijeriya na shirin daukar nauyin makarantun Allo na kasar. a kan haka muka tattauna da wasu daga cikin masu saurarenmu kan wannan niya ta gwamnatin tarayyar Nigeriya.