Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Shirin mayar da Makarantun Allo karkashin Gwamnatin Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Haske Rayuwa ya sake diba batun yunkurin mayar da makarantun Allo karkashin Gwamnati a Najeriya, wanda Malaman Zaure ke suka. Shirin ya tattauna da wasu Daliban makarantun Allo da kuma malamansu

Wasu yara Dalibai masu bara daga Makarantar almajiranci a Arewacin Najeriya
Wasu yara Dalibai masu bara daga Makarantar almajiranci a Arewacin Najeriya
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.