Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Sadiq Abdullahi Editan Jaridar Leadership a Najeriya

Wallafawa ranar:

A Najeriya jami’an tsaro sun cafke wasu ma’aikatan kamfanin Jaridar Leadership sakamakon wani labarin da suka buga game da tsaro a Najeriya. dangane da wannan batu ne muka tuntubi Sadiq Abdullahi Editan Jaridar wanda ya yi wa RFI bayani game da abinda ya faru da har aka kai ga cafke ma’aikatansu

Sam Nda-Isaiah Shugaban Kamfanin Jaridar Leadership a Najeriya
Sam Nda-Isaiah Shugaban Kamfanin Jaridar Leadership a Najeriya Leadership Newspaper
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.