Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Dambarwar siyasar Jahar Taraba a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 21:00
Shirin Tattaunawar karshen mako ya tattauna ne game da dambarwar siyasar Jahar Taraba inda ake ci gaba da cece kuce akan makomar gwamnatin Jahar saboda rashin lafiyar gwamna Danbaba Suntai da ke jinya a Amurka.