Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Dambarwar siyasar Jahar Taraba a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Tattaunawar karshen mako ya tattauna ne game da dambarwar siyasar Jahar Taraba inda ake ci gaba da cece kuce akan makomar gwamnatin Jahar saboda rashin lafiyar gwamna Danbaba Suntai da ke jinya a Amurka.

Danbaba Suntai gwamnan Jahar Taraba da ke jinya a Amurka
Danbaba Suntai gwamnan Jahar Taraba da ke jinya a Amurka saharareporters
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.