Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayin masu saurare game da Annobar Cutar Tarin Fuka
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:31
Hukumar Lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya tace cutar tarin fuka ta hallaka mutane miliyan daya da dubu dari uku a cikin shekarar da ta gabata, abinda ya sa cutar da tafi hallaka jama’a bayan cutar kanjamau. Masu sauraren RFI Hausa sun bayyana ra'ayinsu.