Najeriya
Taron inganta Kogin Kwara a Najeriya
Wakilai daga kasashen 9 da ke cin moriyar Kogin kwara, sun kammala taronsu na tsawon kwanaki biyu a birnin Abuja na Tarayyar Najeriya. Taron ya fi mayar da hankali ne a game da manyan matsalolin da hukumar raya Kogin ke fuskanta musamman ma kin biyan kudaden tallafi da kasashen ba sa yi. Daga Abuja Mahammad Kabir Yusuf ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Taron inganta Kogin Kwara a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu