Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayi: Ci gaba da fuskantar matsalar tsaro a Najeriya

Wallafawa ranar:

Matsalar tsaro kalubale ne dake ci gaba da fuskantar Najeriya musamman ma a Arewa maso gabashin kasar. Wani kiyasi da aka yi a 'yan kwanakin nan ya nuna cewa akalla mutane sama da 2000 suka rasa rayukansu a hare haren da ake alakantawa da 'yan kungiyar Boko. Ko a jiya lahadi mutane sama da 40 ne suka mutu a garin Mubi dake Jihar Adamawa. Yau akan wannan shirin na jin ra'ayoyin masu saro zai ta'allaka tare da Ramatu Garba Baba.

Wasu daga cikin dakarun Najeriya
Wasu daga cikin dakarun Najeriya Ben Shemang / RFI
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.