Isa ga babban shafi
Wasanni

Kalubalen da ke gaban Amadu Shuaibu

Wallafawa ranar:

Shirin Duniyar Wasanni ya tattauna ne game da nadin sabon kocin Super Eagles na Najeriya da kuma kalubalen da ke gabansa bayan hukumar NFF ta sallami Stephen Keshi.

Sabon Kocin Super Eagles na Najeriya Amodu Shuaibu
Sabon Kocin Super Eagles na Najeriya Amodu Shuaibu FIFA.com
Talla

A 16 ga wannan watan ne hukumar kwallon kafa ta Najeriya ta nada Amodu Shuaibu a matsayin sabon mai horar da ‘Yan wasan Super Eagles bayan sallamar Stephen Keshi daga mukaminsa, bisa zargin gazawarsa wajan tafiyar da kungiyar yadda ya kamata musamman a gasar samun nasarar halartar gasar cin kofin Nahiyar Afrika da za’a gudanar a kasar Morocco shekara mai zuwa.

Shirin ya ji ta bakin ‘Yan Najeriya game da wannan sabon sauyin tare da tattaunawa da masana harakar kwallo a kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.