Isa ga babban shafi
Najeriya

An dage wasan Kano Pillars

Hukumomin wasannin gasar Firimiya a Najeriya sun dage wasan Kano Pillars na farko saboda harin da ‘yan fashi suka kai wa tawagar kungiyar a lokacin da suke kan hanya zuwa garin Owerri domin fafatawa da Heartland a ranar Assabar. ‘Yan wasa biyar suka suka smau rauni bayan ‘Yan bindiga sun bude masu wuta.

'Yan wasa biyar suka suka ji rauni a harin da 'Yan bindiga suka kai wa 'Yan wasan Kano Pillars.
'Yan wasa biyar suka suka ji rauni a harin da 'Yan bindiga suka kai wa 'Yan wasan Kano Pillars. Pillars
Talla

‘Yan wasan Pillars guda uku harsashen bindiga ya sama wadanda hada da Mohammed Gambo da Eneji Otekpa da Reuben Ogbonnava.

‘Yan bindigar sun karbi kudi a hannun ‘Yan wasa da wayoyinsu na salula amma babu wanda aka kashe a harin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.