Nijar
Zuwa samo Zinari a Djado na tattare da hatsari
A Jamhuriyyar Nijar daruruwan mutane ne ke kwarara zuwa yankin Jado domin samo arzikin Zinari a yankin sahara na Agadez. Yan Nijar da dama ne ke zuwa aikin hakar zinarin tare da ‘yan kasashen Najeriya da Ghana har ma da Mali. Awwal Janyau ya kai ziyara tashar masu zuwa samo zinarin a Jado, kuma a cikin rahotonsa za ku ji shirin da masu zuwa samo zinarin ke yi kafin su kama hanya.
Wallafawa ranar:
Talla
RAHOTO: Zuwa samo Zinari a Djado na tattare da hatsari
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu