Isa ga babban shafi
Najeriya

Mutane da dama sun mutu a hare haren Maiduguri

Mutanen da suka mutu sakamakon hare haren bama baman da aka kai birnin Maiduguri na Jihar Borno a arewacin Najeriya sun zarce 100 sabanin adadin da hukumomi ke bayarwa. Wannan na zuwa ne a dai dai lokacin da kungiyar Boko Haram ta fitar da wani faifan bidiyo tana kalubalantar nasarar da jami’an tsaron kasar suka ce sun samu akan su. Wakilin RFI Bilyaminu Yusuf ya aiko da rahoto daga Maiduguri.

Mutane na kauracewa garin Maiduguri saboda hare haren Boko Haram
Mutane na kauracewa garin Maiduguri saboda hare haren Boko Haram REUTERS/Stringer
Talla

01:29

Rahoto: Sama da mutane 100 sun mutu a hare haren Maiduguri

RFI

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.