Isa ga babban shafi
Najeriya

Ranar uku ga watan Janairu 2015 ne Boko Haram ta kama garin Baga

Ranar uku ga watan janairu shekarar 2015 ne yan kungiyar Boko haram suka kama garin Baga da wasu daga cikin kauyuka dake jihar Borno,yankin da akasarin su macinta ne ko masu aikin kamu kifi.

Dakarun Najeriya dake yaki da Boko Haram a Baga
Dakarun Najeriya dake yaki da Boko Haram a Baga AFP PHOTO / PIUS UTOMI EKPEI
Talla

Yan boko haram su kwashe kusan kwanuki hudu suna galazawa mutanen garin ,sun aikata kisa,tareda kona gidaje da dama.
Yau shekara daya kenan da haukuwar wanan kazamin aiki,
kungiyoyin da dama na ci gaba da yi kira zuwa Gwamnatin Najeriya da Cadi na gani sun maida hankali zuwa mutanen garin Baga.
Dakarun Najeriya na ci gaba da samun nasara a yakin da suke da Boko Haram tareda kwato garuruwa da dama.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.