Najeriya
Mata da yara da aka ceto daga hannun Boko Haram na fuskantar tsangwama
Rahotanni daga arewa maso gabashin Najeriya sun ce, Kananan yara da mata, wadanda rundunar sojin Nigeria ta ceto daga hanun mayakan Boko Haram na fuskantar tsangwama da kyama daga wasu al’ummar yankin, lamari da kuma ke gagggarumin tasiri ga rayuwar su.
Wallafawa ranar:
Talla
CORRESPONDENT-BILYAMINU-3MINS-2016-08-26 edit
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu