Najeriya
An saki matar Gwamnan Babban Bankin Najeriya
Rahotanni daga Najeriya sun ce 'yan bindigar da suka sace matar Gwamnan Babban Bankin Najeriya sun sake ta tare da sauran mutane hudu da suka sace su tare.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Mrs Margret Emefiele tana kan hanyarta zuwa kauyensu Agbor da ke jihar Delta, ‘yan bindigar suka taresu tare da sace Mrs Margret, wasu mata guda uku da kuma direbansu.
Jam'ian tsaro sun gano Mrs Margret da sauran mutane hudu a gefen hanyar Benin-Agbor inda da fari 'yan bindigar suka sace su.
Jami'an 'yan sanda suna cigaba da gudanar da bincike a yankin domin gano 'yan bindigar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu