Isa ga babban shafi
Najeriya

Za a kaddamar da sabon kwamiti nazarin zabe a Najeriya

A wannan talatar ake saran kaddamar da wani sabon kwamiti a Najeriya da zai yi nazari kan dokokin zaben kasar ya kuma bada shawara kan yadda za a inganta su dan samun zabe mai sahihanci a kasar.

Shugaban Kasar Najeriya Muhammadu Buhari
Shugaban Kasar Najeriya Muhammadu Buhari REUTERS
Talla

Kwamitin zai yi aiki ne a karkashin tsohon shugaban Majalisar Dattawan kasar, Ken Nnamani.

Wannan dai ba shine karo na farko ba da ake kaddamar da irin wannan kwamiti, ganin na Justice Mohammed Lawal Uwais da ya yi irin wannan aikin bada dadewa ba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.