Maiduguri
Mutane 8 sun rasa rayukansu a Maiduguri
Mutane 8 sun rasa rayukansu, yayinda wasu 15 suka jikkata sakamakon fashewar Bama-bamai a Birnin Maiduguri da safiyar Laraba, a tashar Mota da ke Muna a birnin.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Kakakin hukumar bada gajin gaggawa ta Najeriya, NEMA Sani Datti ya tabbatar da alkalumman.
Datti ya ce tuni aka wuce da wadanda suka jikkata asibitoci na mussaman da ke sassan birnin na Maidugur
Har yanzu dai babu wanda ya dauki alhakin kai harin, kuma har yanzu hukumomin tsaron Najeriya basu ce komai ba dangane da harin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu