Najeriya
Lagos na shirin kafa dokar satan mutane
Jihar Lagos da ke kudancin Najeriya ta bi sahun wasu jihohin kasar wajen shirin kafa doka mai tsauri domin hukunta dukkan wanda aka samu da laifin satan mutane tare da garkuwa da su don karban kudin fansa. Garba Aliyu Zaria na dauke da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Lagos na shirin kafa dokar satan mutane
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu