Isa ga babban shafi
Najeriya

Ana fargabar sake yaduwar cutar kuturta a yammacin Afrika

Wasu rahotannin baya bayan nan daga nahiyar Afrika ta yamma na nuni da cewa ana samun karuwar mutanen dake kamuwa da cutar kuturta, abinda ke haifar da fargabar cigaba da yaduwar kwayar cutar, la’akari da yadda aka jima ba a aji duriyarta ba. Najeriya na daga kasashen da a shekarun baya, akayi fama da yaduwar kuturta, koda yake al kalumman sun ja baya tsawon lokaci, to amma dangane da wannan kwarmato da ake game da dawowar cutar, wakilin mu a Kano Abubakar Isah Dandago yayi mana nazari.  

Wasu masu fama da cutar Kuturta
Wasu masu fama da cutar Kuturta
Talla

02:59

Ana fargabar sake yaduwar cutar kuturta a yammacin Afrika

Abubakar Issa Dandago

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.