Isa ga babban shafi
Najeriya

Osinbajo ya ki sanya hannu kan wasu dokoki hudu a Najeriya

Mukaddashin shugaban Najeriya Yemi Osibanjo yaki sanya hannu kan wasu dokoki guda hudu da Majalisar kasar ta amince da su.

Mukaddashin Shugaban Kasar Najeriya Yemi Osinbajo
Mukaddashin Shugaban Kasar Najeriya Yemi Osinbajo
Talla

Shugaban Majalisar Dattawa Bukola Saraki ya bayyana haka a wasikar da Osinbajo ya rubutawa Majalisar.

Osinbajo ya bayyana dalilan da ya sa dole a yiwa dokokin gyara.

Dan Majalisa Dino Melaye daga Jihar Kogi ya bayyana bacin ran sa da matakin inda ya ce bangaren zartarwa na da damar zuwa kotu idan bata gamsu da dokar ba.

Shugaban Majalisar ya ce za su nemi shawarar bangaren Shari'a a kai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.