Najeriya
EFCC ta kama kudaden a filin jiragen Kaduna
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC a Najeriya ta sanar da kama wasu makudan kudade a tashar jiragen saman Kaduna da kimar su ta kai naira miliyan 49.
Wallafawa ranar:
Talla
Hukumar ta ce an gano kudaden ne boye a cikin wasu buhunhuna lokacin da ake bincike kayayyakin matafiya.
EFCC ta ce tana gudanar da bincike don gano wanda ya mallaki kudin da kuma wadanda suke kokarin taimakawa dan yin safarar su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu