Isa ga babban shafi
Najeriya

EFCC ta kama kudaden a filin jiragen Kaduna

Hukumar yaki da rashawa ta EFCC a Najeriya ta sanar da kama wasu makudan kudade a tashar jiragen saman Kaduna da kimar su ta kai naira miliyan 49.

Logo de la Commission des crimes économiques et financiers.
Logo de la Commission des crimes économiques et financiers. RFI / Pierre Moussart
Talla

Hukumar ta ce an gano kudaden ne boye a cikin wasu buhunhuna lokacin da ake bincike kayayyakin matafiya.

EFCC ta ce tana gudanar da bincike don gano wanda ya mallaki kudin da kuma wadanda suke kokarin taimakawa dan yin safarar su.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.